tinko desiner

tinko desiner sana'a sa'a yana da kyau kowa yakama sana'a alhamdu lillah

03/05/2025
Ya ishe ka Wa'azi yadda ake mutuwa ba tare da an dawo ba ,Ya ishe ka mamaki yadda Allah yake Daukaka ƙasƙantacce Wanda b...
27/04/2025

Ya ishe ka Wa'azi yadda ake mutuwa ba tare da an dawo ba ,
Ya ishe ka mamaki yadda Allah yake Daukaka ƙasƙantacce Wanda ba kowa ne shi ba.

19/03/2025

Poor people often face food insecurity, which means they have limited access to adequate food. Here are some key points related to food and poverty:

1. **Nutritional Deficiency:** Limited resources can lead to diets lacking essential nutrients, which can impact health significantly.

2. **Food Deserts:** Many low-income areas are located in food deserts, where access to affordable and healthy food options is scarce.

3. **Relying on Assistance:** Many rely on food banks, government assistance programs (like SNAP in the U.S.), and community programs for food support.

4. **Emergency Food Services:** Organizations often provide emergency food services to help those in immediate need, especially during crises.

5. **Affordable Nutrition Programs:** Programs aimed at providing affordable meals or cooking classes focused on nutritious, low-cost meals can help address issues of food insecurity.

6. **Cultural and Religious Dietary Needs:** It's essential to consider cultural and religious dietary restrictions when providing food assistance.

If you're looking for specific information or resources regarding this topic, please clarify!

27/02/2025

Assalamu alaikum warahmatullah

23/02/2025

SANARWA ZUWA GA MASU NEMAN SHIGA AIKIN 'YAN SANDA

Hukumar kula da aikin 'yan sanda na Kasa
(POLICE SERVICE COMMISSION) karkashin jagorancin DIG Hashimu Argungu (mai ritaya), tare da hadin gwiwar rundinar 'yan sandan Nigeria karkashin jagorancin IGP Kayode zasu debi sabbin kuratan 'yan sanda

Kamar yadda sanarwa yazo, wannan karon babu batun cike takardan neman shiga aikin 'yan sanda saboda karancin lokaci, za'a deba ne daga cikin wadanda s**a taba neman shiga aikin har s**a rubuta jarabawa na Computer Based Tests (CBT) a ranar 5 da 6 na watan March shekarar 2024 amma basu kai ga nasaran samun aikin ba, to daga cikinsu za'a diba

A yanzu ana bukatar su shiga cikin wannan website din da za'a bude zuwa nan da karfe 12 na ranar yau👇
https://apply.policerecruitment.gov.ng
Wanda ya ga sunansa sai yayi printing invitation slip zuwa gurin da za'ayi gwajin lafiya wato medical screening a Police Hospitals dake Zonal Headquarters guda 17 a fadin tarayyar Nigeria

Za'a fara medical screening nan da kwanaki hudu wato ranar 26-2-2025 sannan a kammala zuwa ranar 12-3-2025, wanda bai samu yayi ba shikenan ya wuce shi

Ku taimaka wajen isar da wannan sakon saboda ya isa ga 'yan uwa musamman na kauyuka

Allah Ya bawa mai rabo sa'a

Portal design & poweredby by Darviews Solution

11/05/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Muhammad Sani Ashir Fasan, Sani Ahmad, Auwal Musa, عبد القدوس إبراهيم ميدادي, Lawan Abubakar

PLEASE SHARE THIS MESSAGE TO FRIENDS & FAMILYAREWA MUFARKAKALAMAN SHEIKH IBRAHIM EL-ZAKZAKYAna Yakar Arewa Ta Fuska Uku,...
11/05/2024

PLEASE SHARE THIS MESSAGE TO FRIENDS & FAMILY

AREWA MUFARKA

KALAMAN SHEIKH IBRAHIM EL-ZAKZAKY

Ana Yakar Arewa Ta Fuska Uku, Amma Mutanen Yankin Ba Sa Ganewa- Inji El-Zakzaky.

1-Noma. wadda ita ce tushen arzikin mutanen yankin, yanzu ta gagara, an hana manoma aiki an kore su daga garuruwan su, wanda ya zauna za a kashe shi.

2-Kiwo. Makiyaya an kashe ana kwashe dabbobin su.

3-Kasuwanci. Sufurin kayayyaki ya zama hadari, saboda ayyukan 'yan ta'adda a hanyoyi. Sai gobara a kasuwanni wadda ba ta lafiya bace a rasa mai ya haddasa ta. Dan kasuwa idan yabi hanya a sace shi a nemi kudin fansa, sai dai a kwashe jarin sa a fanso shi ya dawo ba abin juyawa.

Su kuma manyan yankin ba wannan ne ya dame su ba, in dai za a ba mutum mukami shi kenan kawai.

KALAMAN MUHAMMAD MANSUR LAWAL
Ina tare dakai a wannan batun,ya kamata ƴan arewa mufarka daga ɗimautar da muke ciki wallahi tallahi inhar yazama bamu canzaba to akwai gagarumar matsala anan gaba,manyan dayakamata suyi magana ko suɗau mataki gameda al'amarin su bashine gabansuba duk wanda ya ɗan fito yayi farfaganganda aka sami wani dunƙuli akayimasa ko muƙami sai kajishi shiru,to tunda hakane wai mu matasa miye amfaninmune baxamuyi hoɓɓasa wajen ceto yankinmu daga qangiba INNA lillahi wa'inna ilaihi raji'un 💔 wallahi prof.maqari yayi gaskiya duk da kalmar babu daɗi amma gaskiyace yace mu ƴan Nigeria bugaggune Ni kuma naqara dacewa musamman mu ƴan arewa anmaishemu bamusan me mukeyiba mutum ya shekara huɗu akan mulki babu wani abu da ya tsinanamuku kuma in tenure tadawo yazo ko kunya babu yana raba kuɗaɗe da abinci kuma mu amsa sabidda ta tabbata mu BUGAGGUNE wallahi in zamu farka mufarka inhar bahakaba kuwa to muyi tazama acikin qangi ƴaƴan mu da ƙannenmu gobensu taalaalaace WA'IYYAZU BILLAH. Please share.

*Good morning*

Address

Abuja

Opening Hours

Monday 06:00 - 21:00
Tuesday 06:00 - 21:00
Wednesday 06:00 - 21:00
Thursday 06:00 - 21:00
Friday 06:00 - 21:00
Saturday 06:00 - 21:00
Sunday 06:00 - 21:00

Telephone

+2348162279424

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when tinko desiner posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to tinko desiner:

Share